✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Shugaba Buhari ya gana da malaman jami’a da aka ceto daga Boko Haram

  Shugaban Kas Muhammadu Buhari ya gana da malaman jami’a su uku da wasu mata su goma da aka ceto daga hannun Boko Haram.  …

 

Shugaban Kas Muhammadu Buhari ya gana da malaman jami’a su uku da wasu mata su goma da aka ceto daga hannun Boko Haram.

 

Shugaban ya gana da su ne a yau Litinin a fadar Shugaban Kasa da ke gidan gwamnati a Abuja.

 

A lokacin taron ganawar, Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya kara nanata qudurinsa na kubuto da sauran wadanda ke hannun ‘yan Boko Haram din.