Tsohon fitaccen dan wasan kwallon kafa na duniya dan kasar Brazil Pele zai kawo ziyara Najeriya a watan Agusta inda zai halarci wasan da aka shirya domin tallafa wa marasa galihu a Ikoyi da ke Jihar Legas.
Pele zai kawo ziyara Najeriya a watan Agusta
Tsohon fitaccen dan wasan kwallon kafa na duniya dan kasar Brazil Pele zai kawo ziyara Najeriya a watan Agusta inda zai halarci wasan da aka…