✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: Yadda ’Yan Jarida Ke Rura Wutar Rikici A Najeriya

Yadda ’yan jarida ke canza wa mutane maganarsu, wanda hakan ke rura wutar rikici

More Podcasts

Domin sauke shirin latsa nan

Mutane na yawan korafi kan yadda ’yan jarida ke canza musu maganarsu, wanda hakan ke rura wutar rikici ko tayar da ita.

Shin wannan zargi gaskiya ne? Mene ne abun yi?

Shirin Najeriya A Yau ya warware zare da abawa.