✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: ‘Yadda APC Ke Kokarin Rufe Bakin Masu Sukar Gwamnati’

’Yan adawa na zargin Jam’iyar APC da kokarin rufe bakin masu yi mata gyara a inda ta yi kuskure.

More Podcasts

Ana musayar yawu kan ’yancin ’yan kasa na fadin albarkacin bakinsu game da manufofin gwamnati mai ci.

’Yan adawa na zargin Jam’iyar APC mai mulki da kokarin rufe bakin masu yi mata gyara a inda ta yi kuskure.

Shirin Najeriya a yau zai tattauna ne a kan abin da ya sa hakan yake faruwa.

Domin sauke shirin, latsa nan