✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: Shin Matasa Sun Shirya Karɓar Ragamar Shugabanci A Najeriya?

Matasa na ta hanƙoron a ba su dama su dama su jagoranci shugabanci da kuma ɗora shugabanni na gari.

More Podcasts

Matasa na ta hanƙoron a ba su dama su jagoranci shugabanci da ɗora shugabanni na gari.

Sai dai wasu na ta ɗiga ayar tambaya ko matasan za su iya taɓuka abin kirki ba tare da sun bayar da kunya ba.

Shirin Najeriya a Yau ya tattauna kan yiwuwar matasan na iya yin abin da ya dace.

Domin sauke cikakken shirin, latsa nan