✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: Asarar Da Najeriya Ta Yi Saboda Rashin Zuwa Gasar Kofin Duniya

An cire tawagar ’yan wasan Najeriya tun a matakin neman gurbin zuwa Gasar Kofin Duniya na farko a yankin Larabawa

More Podcasts

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Najeriya, Gwiwar Afirka, na daga cikin kasashen da aka cire a matakin wasannin neman gurbin zuwa Gasar Cin Kofin Duniya ta 2022 da aka buga a kasar Qatar.

Shin kun san irin asarar da rashin zuwa gasar ya jawo wa Najeriya?

Shirin Najeriya A Yau na kunshe da karin bayani, a yi sauraro lafiya.