✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: Alamomin Da Ke Nuna Alhaji Ya Yi Hajji Karbabbe

Ko akwai wasu alamomin da suke nuna cewa Hajjin mutum ya karbu.

More Podcasts

Yayin da aka kammala aikin Hajjin bana ana sa ran duk wanda ya je Kasa Mai Tsarki ya yi Hajji karbabbe.

Amma ko akwai wasu alamomin da suke nuna cewa Hajjin mutum ya karbu?

Shirin Najeriya a Yau na dauke da karin bayani.

Domin sauke cikakken shirin, latsa nan