Wasu muhimman abubuwa da suka faru a makon da muke ciki dun dauki hankali matuka.
Ga hotunan wasu daga cikinsu da Aminiya ta tattaro:
- Muna biyan ’yan bindiga kar su kawo mana hari
- ’Yan sanda sun kwato shanu 275 daga ’yan bindigar Kaduna
- Yadda ’yan Boko Haram suke farautar malamai a Geidam










