✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Matan Najeriya sun haye gasar cin kofin Afirka

A ranar Talatar da ta wuce ne kungiyar kwallon kafa ta matan Najeriya da ake wa lakabi da Super Falcons ta samu nasarar hayewa gasar…

A ranar Talatar da ta wuce ne kungiyar kwallon kafa ta matan Najeriya da ake wa lakabi da Super Falcons ta samu nasarar hayewa gasar cin kofin mata na Afirka da za a yi a Kamaru a wannan shekara, bayan ta lallasa takwararta ta Senegal da ci 2-0.