✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Kungiyar kwadago ta fara zanga-zanga akan albashi

Kungiyar kwadogo ta Najeriya NLC ta ce, a yau Talata ta fara wata gagarumar zanga-zangar gama gari don matsa lamba ga gwamnatocin Najeriya su amince…

Kungiyar kwadogo ta Najeriya NLC ta ce, a yau Talata ta fara wata gagarumar zanga-zangar gama gari don matsa lamba ga gwamnatocin Najeriya su amince da karin albashi mafi karanci na Naira dubu talatin.

Sakatare Janar na Kungiyar NLC Dakta Peter Ozo-Eson ya ce, shirin wannan zanga-zangar nada alaka jinkirin da aka samu wajen mikawa majalisar dokoki kudirin amincewa da biyan albashin Naira dubu 30.