A ƙarshen makon jiya ne ƙungiyar Fulani ta Jumnatil Fulbe ta karrama Hajiya Hajara Adam, shahararriyar mawakiyar nan mai yin waƙar Fulatanci a wani taro da ta shirya wa ɗaukacin shuwagabanninta a garin Ilori, Jihar Kwara.
Kungiyar Jumnatil Fulbe ta karrama mawaƙiyarsu
A ƙarshen makon jiya ne ƙungiyar Fulani ta Jumnatil Fulbe ta karrama Hajiya Hajara Adam, shahararriyar mawakiyar nan mai yin waƙar Fulatanci a wani taro…