✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Kun san mutum 41 da Buhari zai nada jakadun Najeriya?

 A ranar Laraba 1 ga watan Yuni 2020 Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya mika sunayen mutum 41 da zai nada a matsayin kananan jakadun Najeriya…

 A ranar Laraba 1 ga watan Yuni 2020 Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya mika sunayen mutum 41 da zai nada a matsayin kananan jakadun Najeriya a kasashen waje, ‘yan makonni bayan ya nada mayan jakada 42.

Shugaban Majalisar Dattaawa Ahmed Lawan ya sanar da haka a lokacin zamanta yana mai cewa Buhari na menan amicewarta, tare da mika saunan Suleiman Sani daga Birnin Tarayya domin nadawa a matsayin babban jakada.

Aminiya ta tattaro muku sunayensu da kuma jihohin da suka fitto.

—————————————————————————

  • Injiya Umar Suleiman (Adamawa)
  • L.S. Mandama (Adamawa)
  • Oboro Effiong Akpabio (Akwa Ibom)
  • Chief Elejah Onyeagba (Anambra)
  • Abubakar D. Ibrahim Siyi (Bauchi)
  • Philip K. Ikurusi (Bayelsa)
  • Hon. Tarzcor Terhemen (Binuwai)
  • Paul Oga Adikwu (Binuwai)
  • Al-Bishir Ibrahim Al-Hussain (Borno)
  • Brig Janar Bwala Yusuf Bukar (Borno)
  • Farfesa Monique Ekpong (Cross River)

—————————————————————————

  • Oma Djebah (Delta)
  • Ominyi N. Eze, Ebonyi (Ebonyi)
  • Yamah Mohammed Musa (Edo)
  • Manajo Janar  C. O. Ugwu (Inugu)
  • Dakta Hajara I. Salim (Gombe)
  • Obiezu Ijeoma Chinyerem (Imo)
  • Ali M. Magashi (Jigawa)
  • Farfesa M. A. Makarfi (Kaduna)
  • Hamisu Umar Takalmawa (Kano)
  • Imam Galandanci (Kano)

—————————————————————————

  • Amina Ado Kurawa (Kano)
  • Amb. Yahaya Lawal (Katsina)
  • Dare Sunday Awoniyi (Kogi)
  • Ibrahim Kayode Laaro (Kwara)
  • Abioye Bello (Kwara)
  • Zara Maazu Umar (Kwara)
  • Ademola Seriki (Lagos)
  • Henry John Omaku (Nasarawa)
  • Cif Sarafa Tunji Ishola (Ogun)
  • Misis Nimi Akinkube (Ondo)

—————————————————————————

  • Adejaba Bello (Osun)
  • Adeshina Alege (Oyo)
  • Debo Adesina (Oyo)
  • Folakemi Akinyele (Oyo)
  • Shehu Abdullahi Yibaikwai (Filato)
  • Hon. Maureen Tamuno (Ribas)
  • Faruk Yabo (Sokoto)
  • Adamu M. Hassan (Taraba)
  • Alhaji Yusuf Mohammed (Yobe)
  • Abubakar Moriki (Zamfara).