Kotun Daukaka Kara da ke Abuja ta sanar da dage sauraren shari’ar dakatar da shugaban jam’iyyar APC na kasa Adams Oshiomhole, da aka yi.
Kotun ta ce za a ci gaba da sauraren karar a ranar Juma’a 20 ga Maris 2020.
Cikakken rahoton na nan tafe.
Kotun Daukaka Kara da ke Abuja ta sanar da dage sauraren shari’ar dakatar da shugaban jam’iyyar APC na kasa Adams Oshiomhole, da aka yi. Kotun…
Kotun Daukaka Kara da ke Abuja ta sanar da dage sauraren shari’ar dakatar da shugaban jam’iyyar APC na kasa Adams Oshiomhole, da aka yi.
Kotun ta ce za a ci gaba da sauraren karar a ranar Juma’a 20 ga Maris 2020.
Cikakken rahoton na nan tafe.