Hukumar kula da wasan kwallon kafa na yankin Turai (UEFA) ta fitar da sabon jadawali na kungiyoyi 16 da za su fafata a zagaye na biyu na gasar cin kofin zakarun Turai wanda zai wakana a watan Fabrailun badi. Ga yadda jadawalin yake.
- Juventus da Tottenham
- FC Basel da Manchester City
- Porto da Liverpool
- Sevilla da Manchester United
- Real Madrid da PSG
- Shakhtar Donetsk da Roma
- Bayern Munich da Beskitas