✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Ilimi ne maganin matsalar rashin tsaro – Farfesa Fatima Umar

Shugabar Hukumar Ilimin Manya ta Jihar Kano Farfesa Fatima M. Umar ta ce ilimi ne makamin da zai magance matsalar rashin tsaro da ake fama…

Shugabar Hukumar Ilimin Manya ta Jihar Kano Farfesa Fatima M. Umar ta ce ilimi ne makamin da zai magance matsalar rashin tsaro da ake fama da ita a kasar nan.