✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Halin Ni-’Ya-Su: Wa Ya Kamata Ya Jikan ’Yan Gudun Hijira?

Me ya sa mawadata ba sa tallafa wa ’yan gudun hijira?

Mummunan halin da ’yan gudun hijira ke ciki a sansanoni daban-daban a wasu sassan Najeriya ba bakon abu ba ne.

Abin da kan zama bako shi ne samun wani mawadaci ko kungiyar mawadata su tallafa wa wadannan mutane.

A wannan shiri na Daga Laraba mun duba abin da ya sa masu hannu da shuni ba su cika taimaka wa wadannan bayin Allah ba.