✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Gwamnati za ta sanya kashi 60 na manyan ayyukanta cikin kasafin kudin shekarar 2018

Ministan Kasafin Kudi da Tsare-tsare, Sanata Udo Udoma ya ce gwamnatin tarayya za ta sanya kashi 60 cikin dari na manyan ayyukanta a cikin kasafin…

Ministan Kasafin Kudi da Tsare-tsare, Sanata Udo Udoma ya ce gwamnatin tarayya za ta sanya kashi 60 cikin dari na manyan ayyukanta a cikin kasafin kudin shekarar 2018.
Udoma ya bayyana haka ne yayin da ya bayyana a gaban kwamitin hadaka na majalisar dattawa kan kasafin kudi tare da Ministar Kudi, Kemi Adeosun da karamar ministan kasafin kudi da tsare-tsare, Zainab Ahmed da kuma Darakta-Janar na Ofishin kasafin kudi, Ben Akabueze.