Gwamnan Jihar Filato Barista Simon Lalong ya ba da tabbacin cewa, zai yi aiki da shawarwarin kwamitin kirkiro da sababbin masarautu da gundumomi da ya kafa don ganin an samu dorewar zaman lafiya da kwanciyar hankali a jihar.
Gwamna Lalong ya karvi rahoton kwamitin kirkiro sababbin masarautu
Gwamnan Jihar Filato Barista Simon Lalong ya ba da tabbacin cewa, zai yi aiki da shawarwarin kwamitin kirkiro da sababbin masarautu da gundumomi da ya…