✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

DAGA LARABA: Yadda Kanawa Suka Je Kallon Hawan Daushe A Zazzau

Hawan Daushe al’ada ce ta sarakunan Kasar Hausa a lokacin bikin Sallah.

More Podcasts

Hawan Daushe al’ada ce ta sarakunan Kasar Hausa a lokacin bikin Sallah.

A Masarautar Zazzau akan yi wannan hawa a ranar ukun Sallah da yamma, kuma yakan tara ’yan kallo daga wurare daban-daban ciki har da Kano.

Shirin Daga Laraba na wannan makon ya duba yadda hawan Daushe ya samo asali a Masarautar Zazzau.

Domin sauke shirin, latsa nan