✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

DAGA LARABA: Me Ya Kamata A Yi Lokacin Komawar Yara Makaranta?

A duk lokacin da dogon hutun zangon karatu na karshe ya kare, iyaye su kan kasance cikin taraddadin yadda zasu fuskanci komawar Yara makaranta, saboda…

More Podcasts

A duk lokacin da dogon hutun zangon karatu na karshe ya kare, iyaye sukan kasance cikin taraddadin yadda za su fuskanci komawar yara makaranta, saboda dumbin bukatu da yanayin ke zuwa da su.

Shin, me ya kamata iyaye da masu makantu su fi mayar da hankali a kai, musamman la’akari da irin yanayin tsadar kayayyaki da kuncin rayuwa da ake fama da su a Najeriya?

Shirin Daga Laraba na wananan mako, zai tattauna ne kan wannan batu na komawa makanta bayan hutun dogon zango.

Domin sauke cikakken shirin, latsa nan