✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Daga Laraba: Dalilan mutuwar kishin kasa a zukatan ’Yan Najeriya

Ainihin abin da ya sa Najeriya ta fice daga zukatan ’yan kasarta.


Domin sauke shirin latsa nan.

Jama’a da dama na mamakin yadda ’yan Najeriya ba sa kishin kasarsu  kamar yadda ’yan wasu kasashe ke yi.

Shirin Daga Laraba na wannan karon ya bankado dalilan da suka harzuka da yawa daga cikin ’yan Najeriyan har aka wayi gari kasar ta fita daga ransu.

Wasu dai na ganin soyayya tana wanzuwa ne idan kowane bangare na amfana, amma ’yan Najeriya sun ce manyan kasar ba ta su suke yi ba.

Ayi Sauraro lafiya.