✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Ba za mu bar Neymar ya yi magana da Madrid ko PSG ba – Shugaban Barcelona Bartomeu

Shugaban kulob xin FC Barcelona da ke Sifen Joseph Bartomeu ya ce kulob xin ba zai yarda wasu su riqa neman taya xan qwallonsu Neymar…

Shugaban kulob xin FC Barcelona da ke Sifen Joseph Bartomeu ya ce kulob xin ba zai yarda wasu su riqa neman taya xan qwallonsu Neymar ba tare da sun amince da yin haka ba.