✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

An sako ɗaliban jami’ar da aka yi garkuwa da su a Binuwai

Daliban sun lubauta ne bayan shafe kwanaki takwas a hannun ’yan ta’addan.

Daliban da ’yan bindiga suka yi garkuwa da su a Jami’ar Tarayya ta Joseph Sarwuan Tarka da ke Jihar Binuwai sun kubuta.

Daliban sun lubauta ne bayan shafe kwanaki takwas a hannun ’yan ta’addan.