Jam’iyun PDP da ta Unity Party a Jihar Ogun sun yi kira da a yi bincike a kan wadanda gwamnatin jihar ta bakwangilar aikin gina benan nan mai hawa hudu, wanda sashinsa ya rufta da safiyar Juma’ar makon jiya, inda aka tabbatar da mutuwar mutun daya yayin da aka garzaya da mutum 14 a asibiti, wadanda suka sami munanan raunuka sakamakon danne su da ginin ya yi.
An nuna vacin rai da rushewar ginin Gwamnatin Jihar Ogun
Jam’iyun PDP da ta Unity Party a Jihar Ogun sun yi kira da a yi bincike a kan wadanda gwamnatin jihar ta bakwangilar aikin gina…