✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

An kashe mutane da yawa a fadan kabilanci a Adamawa

Mutane da yawa sun mutu a sabon fadan da ya barke a wasu kauyuka uku a Jihar Adamawa. Fadan ya auku ne jiya a kauyen…

Mutane da yawa sun mutu a sabon fadan da ya barke a wasu kauyuka uku a Jihar Adamawa.
Fadan ya auku ne jiya a kauyen Lawaru da Dong da kuma Kiken da ke kananan hukumomin Demsa da Numan.