Shugabannin al’ummomin kasashen Ghana da Togo da Senegal da ke zaune a Jihar Oyo a Najeriya, sun yi maraba da sabon fasfo na bai daya da shugabannin kasashen Afrika suka kaddamar a wajen taron da suka yi a Kigali na kasar Ruwanda.
Al’ummar Ghana, Togo da Senegal sun yi maraba da sabon fasfo
Shugabannin al’ummomin kasashen Ghana da Togo da Senegal da ke zaune a Jihar Oyo a Najeriya, sun yi maraba da sabon fasfo na bai daya…