Al’amura sun tabarbare a Jihar Sakkwato –Gumburawa
Alhaji Muhammad Sa’idu Gumburawa, tsohon dan Majalisar Tarayya mai wakiltar Kware da Wamakko ne, kuma tsohon shugaban karamar Hukumar Wamakko mahaifar Gwamna Aliyu Magatakarda Wamakko.
Alhaji Muhammad Sa’idu Gumburawa, tsohon dan Majalisar Tarayya mai wakiltar Kware da Wamakko ne, kuma tsohon shugaban karamar Hukumar Wamakko mahaifar Gwamna Aliyu Magatakarda Wamakko.