Wani magidanci ne da matarsa dukansu ba su da ilimin addini, da mijin ya yi atishawa sai matar ta ce masa: “Akaramakallah!” Shi kuma sai ya amsa da: “Allahumma Rabbana Walakal hamdu!”
Daga Jiddah Aminu Bichi
08062921183
Akaramakallah!
Wani magidanci ne da matarsa dukansu ba su da ilimin addini, da mijin ya yi atishawa sai matar ta ce masa: “Akaramakallah!” Shi kuma sai…