✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: Abin da ya sa muke yi wa PDP zagon ƙasa —Sule Lamiɗo

Ko me ya sa ’ya’yan PDP ke yi wa wasu jam’iyyun adawa aiki?

More Podcasts

Zagon ƙasa da wasu ’ya’yan babbar jam’iyyar adawa ta PDP ke yi mata na ƙara ta’azzara, inda wasu ke zama a cikinta, amma suke wa wasu jam’iyyun adawa aiki.

Ko a kwanan nan, an hangi wasu daga cikin ’ya’yan PDP a taron haɗakar ADC, lamarin da ke tabbatar cewa har yanzu jam’iyyar ta kasa kawo ƙarshen wannan matsala.

Ko me ya sa ’ya’yan PDP ke yi wa wasu jam’iyyun adawa aiki?

Wannan ne batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari a kai.

Domin sauke shirin, latsa nan