Hukumar zaben Najeriya reshen Zamfara ta ayyana gwamnan jihar Abdulaziz Yari Abubakar a matsayin mutmin da ya yi nasara a zaben kujerar dan majalisar dattawa a mazabar Yammacin Zamfara. Baturen zaben yankin ya ce Gwamna Yari na jam’iyyar APC ya samu kuri’a 153,626 yayin da abokin hamayyarsa na jam’iyyar PDP, Lawan Hassan, ya samu kuri’a 69,293 kamar yadda BBC ta rawaito.
Abdulaziz Yari ya zama Sanata
Hukumar zaben Najeriya reshen Zamfara ta ayyana gwamnan jihar Abdulaziz Yari Abubakar a matsayin mutmin da ya yi nasara a zaben kujerar dan majalisar…