Alhamis da ta gabata ce cutar zazzabin Lassa ta yi sanadiyar mutuwar wani likita, tare da wasu mutum biyu a Jihar Anambra dake kudu maso gabashin kasar nan kamar yadda darakta a maaikatar lafiya mai kula da sashen lafiyar jama’a Emmanuel Okafor, inda ya tabbatar wa manema labarai haka a Awka babban birnin jihar, a taron bita na kwararru da ma’aikatar lafiya ta jihar ta shirya musu na yini daya.
Zazzavin lassa ya kashe likita a Anambara
Alhamis da ta gabata ce cutar zazzabin Lassa ta yi sanadiyar mutuwar wani likita, tare da wasu mutum biyu a Jihar Anambra dake kudu maso…