Domin musanta zargin aikata luwadi da wadansu malamai suka yi wa ’yan fim din Hausa, wadansu fitattun jarumai biyu Adam A. Zango da Yusuf Haruna Funtuwa da aka fi sani da Baban Chinedu sun dora Alkur’ani a kansu inda suka yi rantsuwa domin barrantar da kansu daga wannan zargi.
Zango da Baban Chinedu sun rantse da Alqur’ani don kore zargin luwadi
Domin musanta zargin aikata luwadi da wadansu malamai suka yi wa ’yan fim din Hausa, wadansu fitattun jarumai biyu Adam A. Zango da Yusuf Haruna…