✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Zanga-zanga: Gwamnatin Katsina ta kira taron gaggawa

Taron ya gayyato kungiyoyi da sauran masu ruwa da tsakin da suka hada har da jami'an tsaro.

Gwamnatin Katsina ta kira taron masu ruwa da tsaki domin tattaunawa a kan batun zanga-zangar gama-gari da ake shirin gudanarwa a fadin Najeriya.

Taron wandan mukaddashin Gwamna kuma Mataimakin Gwamna, Faruk Jobe ya kira, na da nufin samo wata hanya domin daukar matakin bai-daya don ganin an samu zaman lafiya a jihar.

Taron ya gayyato kungiyoyi da sauran masu ruwa da tsakin da suka hada har da jami’an tsaro.

A ranar Alhamis, 1 ga watan zanga-zanga ne ake sa ran fara zanga-zangar gama gari ta kwana 10 kan tsadar rayuwa a fadin Najeriya.

Akwai qarin bayani nan gaba>>>