A yau Larabar nan ne kotun kolin Najeriya za ta fara sauraron daukaka karar da jam’iyyar PDP da dan takararta na shugaban kasa, Alhaji Atiku ABubakar suka shigar a gaban domin kalubalantar nasarar shugaba Buhari a zaben watan Fabrairun 2019 da aka yi.
Kotun sauraron kararrakin zabe ta yi watsi da karar da jam’iyyar ta PDP a ranar 11 ga watan Satumba 2019 da ta shigar ta neman a soke zaben na watan Fabrairu.
Cikakken rahoton na nan tafe.