Gwamnatin Tarayya ta ce fiye da ‘yan Najeriya miliyan takwas ne za su amfana daga kudi rabin Naira tiriliyan daya na shirin rage radadin talauci a shekarar 2016.
‘Za a rage wa ‘yan Najeriya miliyan 8 radadin talauci’
Gwamnatin Tarayya ta ce fiye da ‘yan Najeriya miliyan takwas ne za su amfana daga kudi rabin Naira tiriliyan daya na shirin rage radadin talauci…