Wadansu bankuna a kasar nan sun yi barazanar cewa za su kunyata mutanen da suke bi bashi, domin su biya kudin da ake bin su.
‘Za a fallasa masu taurin bashin banki’
Wadansu bankuna a kasar nan sun yi barazanar cewa za su kunyata mutanen da suke bi bashi, domin su biya kudin da ake bin su.