Kasuwar dabbobi ta garin Mariri da ke karamar Hukumar Lere a Jihar Kaduna, babbar kasuwa ce da ta kunshi bangaren shanu da kuma gefen ’yan tumaki inda kowacce ranar Lahadi da kasuwar ke ci, akalla a kan fitar da dabbobi cikin manyan motoci zuwa sassan kudanci da arewacin kasar nan da suka hada da Benin da Legas da Abuja da Filato da Nasarawa da Kaduna da Kano da sauransu.
’Yan kasuwan Mariri sun bukaci agajin gwamnati
Kasuwar dabbobi ta garin Mariri da ke karamar Hukumar Lere a Jihar Kaduna, babbar kasuwa ce da ta kunshi bangaren shanu da kuma gefen ’yan…