Wasu ‘yan bindiga wadanda ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun kashe mutum 6 tare da harbin wasu mutuum 9 da bindiga a kauyan Sara da ke Kidandan a karamar hukumar Giwa da ke jihar Kaduna.
An yi jana’izar wadanda suka rasu, wadanda suka sami raunuka kuma an kai su asibiti don yi masu jinya.