✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: Yadda ake neman shugabancin kwamitoci a majalisun Najeriya

Yadda ake neman shugabancin kwamitoci a majalisun Najeriya

More Podcasts

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Tun bayan kammala zaben manyan kujeru a Majalisun Tarayyar Najeriya da ya gudana a ranar Talata, 4 ga Yulin bana a zauren majalisar, hankali ya koma kan yadda za ayi rabon kwamitocin da ke zauren.

Wane hali ake ciki a yanzu haka dangane da neman shugabancin kwamitoci a zauren Majalisun na Najeriya?

Shirin namu na wannan lokacin na tafe da cikakken bayani. Ku biyo mu!