✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: ‘Taron Tsaro Zai Samar Da Zaman Lafiya a Arewa Maso Yamma’

Hukumar Raya Kasashe ta Majalisar Dinkin Duniya ce ta shirya taron

More Podcasts

Gwamnonin Arewa maso Yamma suna wani babban a taro da nufin lalubo hanyar kawar da matsalar tsaro a yankin.

Hukumar Raya Kasashe ta Majalisar Dinkin Duniya ce ta shirya taron da hadin gwiwar Kungiyar Gwamnonin Arewa maso Yamma domin hada kan gwamnatocin yankin.

Shin ta wace hanya gwamnonin za su iya cimma wannan buri?

Ku biyo mu a cikin shirin Shirin Najeriya a Yau.

Domin  sauke shirin, latsa nan