✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: ‘Mun Yi Zaton Samun Sauki Da Zuwan Matatar Dangote’

’Yan Najeriya sun yi ta sa ran zuwan Matatar Dangote zai kawo sauƙin wahalhalun man fetur.

More Podcasts

’Yan Najeriya sun yi ta sa ran zuwan Matatar Dangote za ta samar da sauƙin wahalhalun man fetur a ƙasar.

Sai dai tun ba a je ko ina ba, ana ta samun musayar kalamai tsakanin kamfanin NNPC da Dangote kan batun.

Shirin Najeriya a Yau zai tattauna kan yadda farshin man fetur ke ci gaba da ƙaruwa a Najeriya duk da zuwan Matatar Dangote.

Domin sauke cikakken shirin, latsa nan