✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: Mece Ce Illar Zub-Da Kimar Najeriya A Kasashen Ketare?

Ana yawan batun yadda 'yan Najeriya ke bata wa kasar suna sakamakon ayyukan assha da suke aikata wa a kasashen ketare

More Podcasts

Sau da dama ana yawan batun yadda ’yan Najeriya ke bata wa ƙasar suna sakamakon ayyukan assha da suke aikatawa a kasashen ketare.

Wasu na alakanta wannan lamari da yadda ake ganin ’yan wasu kasashen ke yi wa ’yan Najeriyar gani-gani a ƙasashen nasu.

Shirin Najeriya a Yau ya tattauna kan ne, kan wannan batu.

Domin sauke cikakken shirin, latsa nan