Wata babbar kotu da ke Jalingo babban birnin jihar Taraba ta soke dan takarar gwamnan jihar na jam’iyyar APC Alhaji Sani Abubakar Danladi daga cikin `yan takarar Gwamnan jihar da zasu yi takara a zaben ranar Asabar.
Cikakken rahoton na nan tafe.
Wata babbar kotu da ke Jalingo babban birnin jihar Taraba ta soke dan takarar gwamnan jihar na jam’iyyar APC Alhaji Sani Abubakar Danladi daga cikin…
Wata babbar kotu da ke Jalingo babban birnin jihar Taraba ta soke dan takarar gwamnan jihar na jam’iyyar APC Alhaji Sani Abubakar Danladi daga cikin `yan takarar Gwamnan jihar da zasu yi takara a zaben ranar Asabar.
Cikakken rahoton na nan tafe.