A tsaya a kasafin farko kawai
– Muhammad Ahmad
Muhamamd Ahmad: “A ka’ida, tun da har wanann kundi ya yi kwana talatin a hannun Shugaban kasa, bai kamata a sake dawo da shi ba, domin ya riga ya zama doka ke nan. Ni ba na goyon bayan ’yan majalisa su sake sanya hannu a kan kundin. Abin da ya kamata bangaren zartarwa ya hakura da wancan kundin da aka sanya hannu tun da farko.”