✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Jihar Legas ta shiga sahun masu arzikin man fetur

 Gwamnan jihar Legas Akinwumi Ambode ya sanar da shigar jihar cikin jerin gwanon jihohin da ke samar da danyen man fetur a Najeriya bayan da…

 Gwamnan jihar Legas Akinwumi Ambode ya sanar da shigar jihar cikin jerin gwanon jihohin da ke samar da danyen man fetur a Najeriya bayan da kamafanin hakar man fetur na Tunde Folawiyo ya gano danyen mai a Unguwar Badagry a Legas.