✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Jami’an tsaron hadin gwiwa sun rusa gidan dan Umaru Dembo

Jama’ar Unguwar Dutse da ke Kwarbai cikin Zariya Jihar Kaduna sun kwana cikin firgici da damuwa sakamakon harbe-harben bindigogi da karar tashin wani abu mai…

Jama’ar Unguwar Dutse da ke Kwarbai cikin Zariya Jihar Kaduna sun kwana cikin firgici da damuwa sakamakon harbe-harben bindigogi da karar tashin wani abu mai kama da bam a gidan wani ma’aikacin Kamfanin Mai na kasa (NNPC)