✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

HOTUNA: Yadda mahajjatan bana suke tsayuwar arfa

Ko a hadisi ma ya zo, Annabi SAW ya ce Arfa ita ce hajji.

Mahajjatan bana a birnin Makka sun fara tsayuwa a filin Arfa, wacce take babbar jigo a cikin ibadar aikin Hajji.

Ranar Arfa ita ce rana mafi girma da muhimmnanci a duka kwanakin aikin hajji. Ko a hadisi ma ya zo, Annabi SAW ya ce Arfa ita ce hajji.

Ga kaɗan daga cikin yadda alhazan suka fara gudanar da wannan ibada mai muhimmanci inda ake sa ran za su yini suna ibada daban-daban.