Shugaban kungiyar Miyetti Allah Kautal-Hore ta kasa, Alhaji Bello Abdullahi Bodejo ya bukaci dukkan Fulani maniyyata aikin Hajjin bana daga Najeriya su kiyayi rike goro zuwa Saudiyya, domin gudu bata sunan Najeriya kuma su guje wa fadawa cikin wahala.
Bodejo ya gargadi Fulani su guji zuwa aikin Hajji da goro
Shugaban kungiyar Miyetti Allah Kautal-Hore ta kasa, Alhaji Bello Abdullahi Bodejo ya bukaci dukkan Fulani maniyyata aikin Hajjin bana daga Najeriya su kiyayi rike goro…