✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Ayyukan Boko Haram nakara yawan mahaukata a yankin Arewa-maso- gabas

Aiyukan kungiyar Boko Haram sun kara yawan mahaukata da masu fama da lalurar tabin hankali ta hanyar basu miyagun kwayoyi a yankin. Shugaban Asibitin  Masu…

Aiyukan kungiyar Boko Haram sun kara yawan mahaukata da masu fama da lalurar tabin hankali ta hanyar basu miyagun kwayoyi a yankin.
Shugaban Asibitin  Masu Tabin Hankali na Maiduguri, Dokta Ibrahim Abdullahi Wakawa ya fada wa Aminiya cewa “Akwai sabbin hanyoyin amfani da miyagun kwayoyi da aka bullo da su”.
Ya bayyana cewa jama’a na amfani da wasu magungunan da ake amfani da su a wasu yankin Arewaci na kasar Kamaru da Kudancin kasar Chad da Nijar saboda barkewar rikici a yankunan.