✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

An hango su Ganduje suna gyangyaɗi a kotun sauraron karrakin zaben Shugaban Kasa

Sun yi gyangyadin ne yayin zaman kotun na ranar Laraba

Masu amfani da kafafen sada zumunta sun fara tsokaci kan hotunan wasu fitattun mutane sun gyagyaɗi a kotun sauraron kararrakin zabe da ke Abuja ranar Laraba.

Daga cikin mutanen har da Shugaban jam’iyyar APC na Kasa, Abdullahi Umar Ganduje da Gwamnan Jihar Bauchi, Baka Mohammed da Ministan Sufurin Jiragen Sama, Festus Keyamo da lauyoyi da wasu ’yan jarida.

Ana dai yanke hukuncin ne a kan wasu krarraki guda uku da ke kalubalantar sakamakon zaben Shugaban Kasa na ranar 25 ga watan Fabrairun da ya gabata.

Ga wasu daga cikin hotunan: